Jamila Umar Nagudu fitacciyar jaruma ce data dade ana damawa daita a masana'antar fina finan Hausa.
Masoyan Jamila sunata tambaya ko ta taba aure? Kuma taushe ne har haifi wannan santalelen saurayi?
Jamila bada amsa cewa ita haifafiyar bauchi ce a wani gari da ake kira gumau acikin Taura local LGA amma ta girma ne a bauchi tayi karatu har tayi aure ta haifi wannan yaro daga bisani kaddara ta auku suka rabu da mijinta sai ta koma kano ta shiga harkar fina finai.
Wannan yaro yagirma ne a hannun mahaifinsa shiyasa ba kowa yasan tanadashi ba sai wadanda ke kusa daita.
Ta Kuma bayyana har yanzu tanada niyyar yin wani auren domin samun karuwar zuriarta.

