Dan takaran jami'iyar APC Fayemi Kayode shine ya lashe zaben jihar da kuri'a 197,462.
An fafata ne tsakanin Ayo Fayose na jamiyyar PDP da kuma fayemi Kayode na jamiyyar APC wanda shine yayi nasara.
Ga yadda zaben yake a wasu wurare.
1. Ilejemeje LG
APC-4,156
PDP-3,937
2. Irepodun/Ifelodun LG
APC-13,869
PDP-11,456
3. Ido OSI LG
APC-12,342
PDP-11,145
4. Oye LG
APC-14,995
PDP-11,071
5. Efon Alaye LG
APC-5,028
PDP-5,192
6. Moba LG
APC- 11,837
PDP- 8,520
7. Ijero LG
APC-14,192
PDP-11,077
8. Gboyin
APC – 11,498
PDP- 8,027
9. Emure LG
APC – 7,048
PDP- 7,121
10. Ikere LG
APC- 11,515
PDP- 17,183
11. Ekiti West LG
APC- 12,648
PDP- 10,137
12. Ikole LG
APC- 14,522
PDP- 13,961
13. Ise/Orun LG
APC- 11,908
PDP- 6,297
14. Ekiti East
APC- 12,778
PDP- 11,564
15. Ekiti Southwest LG
APC- 11,015
PDP- 8,423
16. Ado LG
APC- 28,111
PDP- 32,810
Total votes
APC- 197,462 winner
PDP- 177,927
Kafin zaben jihar manyan manyan yan siyasa sunyita sintiri a jihar ciki harda shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma wasu manyan jiga jigai a bangaren PDP.
jaridu dayawa sun ruwaito cewa an samu rikici da kuma wasu bayanai na video da hotuna sunyita zagayawa a kafafen sadarwa wanda acikinsu anga wasu takardun zabe a zube sannan anga wasu suna rabawa masu kada kuria kudi. Saidai baa tantance ko wacce jamiyya bace takeda alhakin haka.

